Amos 1:1-14 HAUCB2020 - Bible AI

1Kalmomin Amos, ɗaya daga cikin makiyayan Tekowa, abubuwan da ya gani game da Isra’ila shekaru biyu kafin a yi girgizar ƙasa, a lokacin da Uzziya yake sarkin Yahuda, Yerobowam ɗan Yowash kuma yake sarkin Isra’ila.

2Ya ce,

3Ga abin da Ubangiji* ya ce,

4zan sa wuta a gidan Hazayel,

5Zan kakkarye ƙofofin Bet-Damaskus;

6Ga abin da Ubangiji* ya ce,

7Zan aika da wuta a katangar Gaza

8Zan hallaka sarkin+ 1:8 Ko kuwa mazaunan* Ashdod

9Ga abin da Ubangiji* ya ce,

10zan aika da wuta a Taya,

11Ga abin da Ubangiji* ya ce,

12Zan aika wuta a Teman

13Ga abin da Ubangiji* ya ce,

14Zan sa wuta a katangar Rabba

Hausa Contemporary Bible™ © 2020 by Biblica, Inc.® Used by permission. All rights reserved worldwide.
div>