Amos 2:1-15 HAUCB2020 - Bible AI

1Ga abin da Ubangiji* ya ce,

2Zan sa wuta a Mowab

3Zan hallaka mai mulkinta

4Ga abin da Ubangiji* ya ce,

5Zan sa wuta a Yahuda

6Ga abin da Ubangiji* ya ce,

7Sun tattake kawunan matalauta

8Suna kwanciya kurkusa da kowane bagade

9“Na hallaka mutumin Amoriyawa a gabansu,

10Na fitar da ku daga ƙasar Masar,

11“Na kuma tā da annabawa daga cikin ’ya’yanku maza

12“Amma kuka sa keɓaɓɓun suka sha ruwan inabi

13“Saboda haka, yanzu zan murƙushe ku

14Masu gudu da sauri ba za su tsira ba,

15’Yan baka ba za su iya dāgewa ba,

Hausa Contemporary Bible™ © 2020 by Biblica, Inc.® Used by permission. All rights reserved worldwide.
div>