1Saƙon da annabi Habakkuk ya karɓa.
2Har yaushe, ya Ubangiji*, zan yi kukan neman taimako,
3Me ya sa ka bari ina ta kallon rashin gaskiya?
4Saboda haka ba a bin doka,
5“Ka dubi al’ummai, ka gani,
6Zan tā da Babiloniyawa,+ 1:6 Ko kuwa Kaldiyawa*
7Suna da bantsoro da firgitarwa;
8Dawakansu sun fi damisoshi sauri,
9duk sukan zo da nufin tā-da-na-zaune-tsaye.
10Sukan yi wa sarakuna ba’a
11Sa’an nan su wuce da sauri kamar iska,
12Ya Ubangiji*, ba tun fil azal kake ba?
13Idanunka masu tsarki ne da suka fi gaban duban mugunta;
14Ka mai da maza kamar kifin teku,
15Mugu abokin gāba yakan kama su duka da ƙugiya,
16Saboda haka yakan yi hadaya wa abin kamun kifinsa