Hosiya 4:1-18 HAUCB2020 - Bible AI

1Ku ji maganar Ubangiji*, ku Isra’ilawa,

2Akwai la’ana ce kawai,+ 4:2 Wato, a yi la’ana a kai* yin ƙarya da kisa,

3Saboda wannan ƙasar tana makoki,+ 4:3 Ko kuwa ta bushe*

4“Amma kada wani mutum yă kawo tuhuma,

5Kuna tuntuɓe dare da rana,

6mutanena suna hallaka saboda jahilci.

7Yawan ƙaruwar firistoci,

8Suna ciyar da kansu a kan zunuban mutanena

9Zai kuwa zama, kamar yadda mutane suke, haka firistoci suke.

10“Za su ci amma ba za su ƙoshi ba;

11ga karuwanci,

12Sun nemi shawarar gunkin da aka yi da itace

13Suna miƙa hadaya a kan ƙwanƙolin duwatsu

14“Ba zan hukunta ’ya’yanku mata

15“Ko da yake kun yi zina, ya Isra’ila,

16Isra’ilawa masu taurinkai ne,

17Efraim ya haɗa kai da gumaka;

18Ko ma sa’ad da abin shansu ya ƙare,