Hosiya 8:1-13 HAUCB2020 - Bible AI

1“Ka sa kakaki a leɓunanka!

2Isra’ila ta yi mini kuka,

3Amma Isra’ila sun ƙi abin da yake mai kyau;

4Suna naɗa sarakuna, ba da izinina ba;

5Ku zubar da gunkin maraƙinku, ya Samariya!

6Su daga Isra’ila ne!

7“Gama sun shuka iska

8An haɗiye Isra’ila;

9Gama sun haura zuwa Assuriya

10Ko da yake sun sayar da kansu a cikin al’ummai,

11“Ko da yake Efraim ya gina bagadai masu yawa don hadayun zunubi,

12Na rubuta musu abubuwa masu yawa na dokata,

13Suna miƙa hadayun da aka ba ni