1“Ka sa kakaki a leɓunanka!
2Isra’ila ta yi mini kuka,
3Amma Isra’ila sun ƙi abin da yake mai kyau;
4Suna naɗa sarakuna, ba da izinina ba;
5Ku zubar da gunkin maraƙinku, ya Samariya!
6Su daga Isra’ila ne!
7“Gama sun shuka iska
8An haɗiye Isra’ila;
9Gama sun haura zuwa Assuriya
10Ko da yake sun sayar da kansu a cikin al’ummai,
11“Ko da yake Efraim ya gina bagadai masu yawa don hadayun zunubi,
12Na rubuta musu abubuwa masu yawa na dokata,
13Suna miƙa hadayun da aka ba ni