1Ku ji abin da Ubangiji* yana ce muku, ya gidan Isra’ila.
2Ga abin da Ubangiji* yana cewa,
3Gama al’adun mutane banza ne;
4Sukan yi masa ado da azurfa da kuma zinariya;
5Kamar dodon gona cikin gonar kabewa,
6Babu wani kamar ka, ya Ubangiji*;
7Wane ne ba zai girmama ka ba,
8Dukansu marasa azanci ne wawaye;
9An kawo ƙeraren azurfa daga Tarshish
10Amma Ubangiji* shi ne Allah na gaskiya;
11“Ka faɗa musu wannan, ‘Waɗannan alloli, waɗanda ba su yi sammai da ƙasa ba, za su hallaka daga duniya da kuma daga ƙarƙashin sammai.’ ”+ 10:11 Wannan sashe na wannan aya yana a harshen Arameya ne.*
12Amma Allah ya yi duniya ta wurin ikonsa;
13Sa’ad da ya yi tsawa, ruwaye a cikin sammai sukan yi ƙugi;
14Kowa marar azanci ne, marar ilimi;
15Su ba kome ba ne, aikin ruɗami ne;
16Shi da yake Rabon Yaƙub ba kamar waɗannan yake ba,
17Ku tattara kayayyakinku don ku bar ƙasar,
18Gama haka Ubangiji* ya faɗa,
19Tawa ta ƙare, saboda raunin da aka yi mini!
20An lalatar da tentina;
21Makiyaya marasa azanci ne
22Ku saurara! Rahoto yana zuwa
23Na sani, ya Ubangiji*, cewa ran mutum ba nasa ba ne;
24Ka yi mini gyara, Ubangiji*, amma fa da adalci kaɗai