Irmiya 30:1-23 HAUCB2020 - Bible AI

1Ga maganar da ta zo wa Irmiya daga Ubangiji*.

2“Ga abin da Ubangiji*, Allah na Isra’ila, yana cewa, ‘Ka rubuta a cikin littafi dukan maganganun da na yi maka.

3Kwanaki suna zuwa,’ in ji Ubangiji*, ‘sa’ad da zan komo da mutanena Isra’ila da Yahuda daga bauta in kuma maido da su ga ƙasar da na ba wa kakanninsu mallaka,’ in ji Ubangiji*.”

4Ga kalmomin Ubangiji* da ya yi game da Isra’ila da Yahuda,

5“Ga abin da Ubangiji* yana cewa,

6Ku tambaya ku ji.

7Kaito, gama wannan rana za tă zama mai girma!

8“ ‘A wannan rana,’ in ji Ubangiji* Maɗaukaki,

9A maimakon haka, za su bauta wa Ubangiji* Allahnsu

10“ ‘Saboda haka kada ka ji tsoro, ya Yaƙub bawana;

11Ina tare da kai zan kuma cece ka,’

12“Ga abin da Ubangiji* yana cewa,

13Babu wanda zai yi roƙo saboda damuwarku,

14Dukan abokanku sun manta da ku;

15Me ya sa kuke kuka a kan mikinku,

16“ ‘Amma duk wanda ya cinye ku za a cinye shi;

17Amma zan mayar muku da lafiya

18“Ga abin da Ubangiji* yana cewa,

19Daga gare su waƙoƙi za su fito na godiya

20’Ya’yansu za su kasance kamar a kwanakin dā

21Shugabansu zai zama ɗaya daga cikinsu;

22‘Saboda haka za ku zama mutanena,

23Ga shi, hadarin Ubangiji*

>