1Ga maganar Ubangiji* da ta zo wa Irmiya annabi game da Filistiyawa kafin Fir’auna ya yaƙi Gaza.
2Ga abin da Ubangiji* yana cewa,
3da jin motsin takawar kofatan dawakai,
4Gama rana ta zo
5Gaza za tă aske kanta cikin baƙin ciki;
6“Za ku yi kuka kuna cewa, ‘Wayyo, takobin Ubangiji*