Irmiya 6:1-29 HAUCB2020 - Bible AI

1“Ku gudu neman mafaka, mutanen Benyamin!

2Zan hallaka Diyar Sihiyona,

3Makiyaya da garkunansu za su taso mata;

4“Mu shirya don yaƙi da ita!

5Saboda haka ku tashi, bari mu fāɗa mata da dare

6Ga abin da Ubangiji* Maɗaukaki yana cewa,

7Kamar yadda rijiya takan ba da ruwarta,

8Ki ji gargaɗi, ya Urushalima,

9Ga abin da Ubangiji* Maɗaukaki yana cewa,

10Ga wa zan yi magana in kuma gargaɗar?

11Amma ina cike da fushin Ubangiji*,

12Za a ba da gidajensu ga waɗansu,

13“Daga ƙarami zuwa babba,

14Sukan ɗaura mikin mutanena

15Suna jin kunyar halinsu na banƙyama?

16Ga abin da Ubangiji* yana cewa,

17Na naɗa muku masu tsaro a kanku na kuma ce,

18Saboda haka ku, ya al’ummai;

19Ki ji, ya duniya.

20Babu riba a kawo mini turare daga Sheba

21Saboda haka ga abin da Ubangiji* yana cewa,

22Ga abin da Ubangiji* yana cewa,

23Suna riƙe da baka da māshi;

24Mun ji labari a kansu,

25Kada ku fita zuwa gonaki

26Ya mutanena, ku sanya tufafin makoki

27“Na maishe ka mai jarrabawar ƙarfe

28Su duka masu taurinkai ne, ’yan tawaye,

29Mazuga yana zuga da ƙarfi