1“ ‘A wancan lokaci, in ji Ubangiji*, za a fitar da ƙasusuwan sarakuna da na shugabannin Yahuda, ƙasusuwan firistoci da na annabawa, da kuma ƙasusuwan mutanen Urushalima daga kaburbura.
2Za a shimfiɗa su a rana da wata da kuma dukan taurarin sammai, waɗanda suka ƙaunata suka kuma bauta wa, waɗanda suka bi suka nemi shawarar suka kuma yi wa sujada. Ba za a tattara su ko a binne su ba, amma za su zama kamar juji a jibge a ƙasa.
3Duk inda na kore su zuwa, dukan waɗanda suka ragu na wannan muguwar al’umma za su gwammaci mutuwa da rai, in ji Ubangiji* Maɗaukaki.’
4“Fada musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji* yana cewa,
5To, me ya sa waɗannan mutane suka kauce?
6Na saurara sosai,
7Ko shamuwa ta sararin sama ma
8“ ‘Yaya za ku ce, “Muna da hikima,
9Za a kunyatar da masu hikima;
10Saboda haka zan ba da matansu ga waɗansu
11Sukan ɗaura mikin mutanena
12Sukan ji kunyar halin banƙyamarsu kuwa?
13“ ‘Zan ƙwace girbinsu,
14Me ya sa muke zama a nan?
15Mun sa zuciya ga salama
16Daga Dan ana jin
17“Duba, zan aika macizai masu dafi a cikinku,
18Ya mai ta’aziyyata a cikin baƙin ciki,
19Ka saurari kukan mutanena
20“Girbi ya wuce,
21Da yake an ragargazar da mutanena, an ragargaza ni ke nan;