1Ya Ubangiji*, kai ne Allahna; zan ɗaukaka ka in kuma yabi sunanka,
2Ka mai da birnin tsibin tarkace,
3Saboda haka mutane masu ƙarfi za su girmama ka;
4Kai ka zama mafakar matalauta, mafaka don mabukata cikin damuwa,
5kuma kamar zafin hamada.
6A kan wannan dutse Ubangiji* Maɗaukaki zai shirya bikin abinci mai kyau don dukan mutane,
7A wannan dutse zai kawar da
8zai haɗiye mutuwa har abada.
9A wannan rana za su ce,
10Hannun Ubangiji* zai zauna a kan wannan dutse;
11Za su buɗe hannuwansa a cikinsa,