Ishaya 27:1-12 HAUCB2020 - Bible AI

1A wannan rana,

2A wannan rana,

3Ni, Ubangiji* na lura da ita;

4Ban yi fushi ba.

5Ko kuma bari su zo wurina don mafaka;

6A kwanaki masu zuwa Yaƙub zai yi saiwa,

7Ubangiji* ya buge shi

8Ta wurin yaƙi da zaman bauta ka hukunta shi,

9A ta haka fa, za a yi kafarar laifin Yaƙub,

10Birni mai katanga ya zama kufai,

11Sa’ad da rassanta suka bushe, sai su kakkarye su

12A wannan rana Ubangiji* zai tankaɗe daga Yuferites+ 27:12 Da Ibraniyanci Kogi* mai gudu zuwa Rafin Masar, ku kuma, ya Isra’ilawa, za a tattara ku ɗaya-ɗaya.

>