Ishaya 47:1-14 HAUCB2020 - Bible AI

1“Ki gangara, ki zauna a ƙura,

2Ɗauki dutsen niƙa ki niƙa gari;

3Tsirararki zai bayyana

4Mai Fansarmu, Ubangiji* Maɗaukaki shi ne sunansa,

5“Zauna shiru, tafi cikin duhu,

6Na yi fushi da mutanena

7Kika ce, ‘Zan ci gaba har abada,

8“To, yanzu fa, ki kasa kunne, ke mai ƙaunar nishaɗi,

9Duk waɗannan za su sha kanki

10Kin dogara a muguntarki

11Bala’i zai fāɗo a kanki,

12“Ki dai ci gaba, da sihirinki

13Dukan shawarwarin da kika samu sun dai gajiyar da ke ne kawai!

14Tabbas suna kama da bunnu;

>