1Ga abin da Ubangiji* yana cewa,
2Sa’ad da na zo, me ya sa babu kowa?
3Na suturar da sararin sama da duhu
4Ubangiji* Mai Iko Duka ya ba ni harshen umarni,
5Ubangiji* Mai Iko Duka ya buɗe kunnuwana,
6Na ba da bayana ga masu dūkana,
7Gama Ubangiji* Mai Iko Duka zai taimake ni,
8Gama shi da zai tabbatar da ni, marar laifi ne yana kusa.
9Ubangiji* Mai Iko Duka ne zai taimake ni.
10Wane ne a cikinku yake tsoron Ubangiji*