1“Ku kasa kunne gare ni, ku da kuna neman adalci
2dubi Ibrahim, mahaifinku,
3Tabbatacce Ubangiji* zai ta’azantar da Sihiyona
4“Ku kasa kunne gare ni, mutanena;
5Adalcina na zuwa da sauri,
6Ku daga idanunku zuwa sammai
7“Ku ji ni, ku da kuka san abin da yake daidai,
8Gama asu za su cinye su kamar riga;
9Ka tashi, ka tashi! Ka yafa wa kanka ƙarfi,
10Ba kai ba ne ka busar da teku,
11Waɗanda Ubangiji* ya fansar za su dawo.
12“Ni kaɗai ne na ta’azantar da ku.
13har da kuka manta da Ubangiji* Mahaliccinku,
14Ba da daɗewa za a ’yantar da ’yan kurkuku;
15Gama ni ne Ubangiji* Allahnku,
16Na sa maganata a bakinka
17Ki farka, ki farka!
18Cikin dukan ’ya’yan da ta haifa;
19Waɗannan masifu riɓi biyu sun auko miki,
20’Ya’yanki sun sume;
21Saboda haka ki ji wannan, ke mai wahala,
22Ga abin da Ubangiji* Mai Iko Duka yana cewa,