Ishaya 59:1-20 HAUCB2020 - Bible AI

1Tabbatacce hannun Ubangiji* bai kāsa yin ceto ba,

2Amma laifofinku sun raba

3Gama hannuwanku sun ƙazantu da jini,

4Babu wani mai ce a yi adalci;

5Suna ƙyanƙyashe ƙwan kāsā

6Yanar gizo-gizonsu ba amfani don tufa;

7Ƙafafunsu sukan gaggauta zuwa aikata zunubi;

8Ba su san hanyar salama ba;

9Saboda haka gaskiya ta yi nisa da mu,

10Kamar makafi, sai lallubar bango muke yi,

11Muna gurnani kamar beyar;

12Gama laifofinmu suna da yawa a gabanka,

13tawaye da mūsun Ubangiji*,

14Saboda haka aka kau da yin gaskiya

15Gaskiya ta ɓace gaba ɗaya,

16Ya ga cewa babu wani,

17Ya yafa sulke a matsayin rigar ƙirji,

18Bisa ga abin da suka yi,

19Daga yamma, mutane za su ji tsoron Ubangiji*,

20“Mai fansa zai zo Sihiyona,

>