Ishaya 61:1-10 HAUCB2020 - Bible AI

1Ruhun Ubangiji* Mai Iko Duka yana a kaina,

2don in yi shelar shekarar tagomashin Ubangiji*

3in tanada wa waɗanda suke baƙin ciki a Sihiyona,

4Za su sāke gina kufai na dā

5Baƙi za su yi kiwon garkunanki;

6Za a kuma kira ku firistocin Ubangiji*,

7A maimakon kunyarsu

8“Gama ni, Ubangiji*, ina ƙaunar adalci;

9Za a san da zuriyarsu a cikin al’ummai

10Ina jin daɗi ƙwarai a cikin Ubangiji*;

>