1Saboda Sihiyona ba zan yi shiru ba,
2Al’ummai za su ga adalcinki,
3Za ki zama rawanin daraja a hannun Ubangiji*,
4Ba za a ƙara ce da ke Yasasshiya ba,
5Kamar yadda saurayi kan auri yarinya,
6Na sa matsara a kan katangarki, ya Urushalima;
7kuma kada ku ba shi hutu sai ya kafa Urushalima
8Ubangiji* ya rantse da hannunsa na dama
9amma waɗanda suka girbe shi za su ci shi
10Ku wuce, ku wuce ƙofofi!
11Ubangiji* ya yi shela