1“Na bayyana kaina ga waɗanda ba su tambaye ni ba;
2Dukan yini ina miƙa hannuwana
3mutanen da suna cin gaba da tsokanata
4suna zama a kaburbura
5suna cewa, ‘Ku tsaya a can; kada ku yi kusa da ni,
6“Ga shi, yana nan a rubuce a gabana cewa
7saboda zunubanku da kuma zunuban kakanninku,”
8Ga abin da Ubangiji* yana cewa,
9Zan fitar da zuriyar Yaƙub,
10Sharon zai zama wurin kiwo don shanu,
11“Amma game da ku waɗanda kuka yashe Ubangiji*
12zan ƙaddara ku ga kaifin takobi,
13Saboda haka ga abin da Ubangiji* Mai Iko Duka yana cewa,
14Bayina za su rera
15Za ku bar sunanku
16Duk wanda zai roƙi albarka a cikin ƙasar
17“Ga shi, na halicci
18Amma ku yi murna ku kuma yi farin ciki har abada
19Zan yi farin ciki a kan Urushalima
20“A cikinta ba za a ƙara jin
21Za su gina gidaje su kuma zauna a cikinsu;
22Ba za su ƙara gina gidaje waɗansu kuma su zauna a cikinsu ba,
23Ba za su yi wahala a banza ba
24Kafin su yi kira zan amsa;