Mai Hadishi 10:1-19 HAUCB2020 - Bible AI

1Kamar yadda matattun ƙudaje sukan ɓata ƙanshin turare,

2Zuciyar mai hikima takan karkata ga yin abin da yake daidai,

3Ko yayinda yake tafiya a kan hanya

4In hankalin mai mulki ya tashi game da kai,

5Akwai muguntar da na gani a duniya,

6Akan sa wawaye a manyan matsayi,

7Na taɓa ganin bayi a kan dawakai,

8Duk wanda ya haƙa rami shi ne zai fāɗa a ciki;

9Duk mai farfasa duwatsu shi za su yi wa rauni;

10In gatari ya dakushe

11In maciji ya sari mutum kafin a ba shi makarin gardi,

12Kalmomi daga bakin mai hikima alheri ne,

13Farkon maganarsa wauta ce,

14wawa kuma yakan yi ta surutu.

15Aikin wawa yakan gajiyar da shi,

16Kaitonki, ya ke ƙasa wadda sarkinki bawa ne+ 10:16 Ko kuma sarki yaro ne*

17Mai albarka ce, ya ke ƙasa wadda sarkinki haifaffen gidan sarauta ne,

18In mutum rago ne, sai tsaiko yă lotsa,

19Akan shirya abinci don jin daɗi,

ticle>