Makoki 1:1-21 HAUCB2020 - Bible AI

1Yanzu birnin ya zama babu kowa a ciki,

2Tana yin kuka mai zafi da dare,

3Bayan wahala da baƙin ciki,

4Hanyoyin zuwa Sihiyona suna makoki,

5Maƙiyanta sun zama shugabanninta;

6Diyar Sihiyona ba ta

7A cikin kwanakin da take shan wahala take kuma yawo

8Urushalima ta yi zunubi ƙwarai

9Ƙazantarta ta manne wa rigunanta;

10Maƙiya ya kwashe

11Dukan mutanenta suna nishi

12“Ko wannan ba wani abu ba ne a wurinku, dukanku masu wucewa?

13“Daga sama ya aiko da wuta,

14“Ya ɗaura zunubaina a wuyana;

15“Ubangiji ya ƙi

16“Dalilin da ya sa nake kuka ke nan

17Sihiyona ta miƙa hannunta,

18“Ubangiji* mai adalci ne,

19“Na kira abokaina

20“Duba, Ubangiji*, ka ga ƙuncin da nake ciki!

21“Mutane suna ji ina nishi da ƙyar,