Makoki 4:1-21 HAUCB2020 - Bible AI

1Zinariya ta rasa kyanta,

2Dubi samarin Sihiyona masu daraja,

3Ko diloli suna ba ’ya’yansu nono su sha,

4Domin ƙishirwa

5Waɗanda a dā sukan ci abinci mai daɗi

6Horon mutanena

7’Ya’yan sarakunansu sun fi ƙanƙara haske

8Amma yanzu sun fi dare duhu;

9Gara waɗanda aka kashe su da takobi

10Da hannuwansu mata masu tausayi

11Ubangiji* ya saki fushinsa;

12Sarakunan duniya ba su gaskata ba,

13Amma ya faru domin zunuban annabawanta

14Yanzu suna yawo barkatai a tituna

15“Ku tafi! Ba ku da tsabta!” Haka mutane suke ihu suke ce musu.

16Ubangiji* kansa ya warwatsa su;

17Idanunmu sun gaji,

18Ana bin sawunmu,

19Masu fafarar mu sun fi gaggafa

20Shafaffe na Ubangiji*, numfashin ranmu,

21Ku yi murna da farin ciki, ya Diyar Edom,