Mika 1:1-15 HAUCB2020 - Bible AI

1Maganar Ubangiji* ta zo wa Mika mutumin Moreshet a zamanin Yotam, da na Ahaz, da kuma na Hezekiya, sarakunan Yahuda, Mika ya ga wahayi a kan Samariya da kuma a kan Urushalima. Ga abin da ya ce.

2Ku ji, ya ku mutane duka,

3Duba! Ubangiji* yana zuwa daga wurin zamansa;

4Duwatsu za su narke a ƙarƙashin ƙafafunsa,

5Duk wannan zai faru saboda laifin Yaƙub,

6“Saboda haka zan mai da Samariya tarin juji,

7Za a ragargaje dukan allolinta;

8Saboda wannan zan yi baƙin ciki, in yi kuka;

9Gama raunin Samariya ba mai warkewa ba ne;

10Kada a faɗe shi a Gat;+ 1:10 Gat ya yi kamar Ibraniyanci na faɗin wani abu.*

11Ku wuce tsirara da kuma kunya,

12Mazaunan Marot+ 1:12 Marot ya yi kamar Ibraniyanci na ɗaci*

13Ku da kuke zama a Lakish,+ 1:13 Lakish ya yi kamar Ibraniyanci na ƙungiya.*

14Saboda haka za ku ba da kyautan bankwana

15Ku mazaunan Maresha+ 1:15 Maresha ya yi kamar Ibraniyanci na mai nasara.*

Hausa Contemporary Bible™ © 2020 by Biblica, Inc.® Used by permission. All rights reserved worldwide.
div>