1Ki tattara sojojinki, ya ke birnin mayaƙa,+ 5:1 Ko kuwa Ƙara ƙarfin katangarki, ya katangan birni*
2“Amma ke, Betlehem ta Efrata,
3Saboda haka za a yashe Isra’ila
4Zai tsaya yă yi kiwon garkensa
5Zai kuma zama salamarsu.
6Za su yi mulkin+ 5:6 Ko kuwa ragargaza* ƙasar Assuriya da takobi,
7Raguwar Yaƙub za tă kasance
8Raguwar Yaƙub za tă kasance tare da al’ummai,
9Za a ɗaga hannunka cikin nasara a kan abokan gābanka,
10“A wannan rana,” in ji Ubangiji*
11Zan hallaka biranen ƙasarku
12Zan kawar da maitarku,
13Zan sassare dukan gumakan da kuka sassaƙa
14Zan tumɓuke daga gare ku ginshiƙan Asheranku+ 5:14 Wato, alamar alliyar Ashera*