1Ku saurari abin da Ubangiji* ya ce,
2“Ku saurara, ya ku duwatsu game da tuhumar da Ubangiji* yake muku,
3“Ya ku mutanena, me na yi muku?
4Na fito da ku daga ƙasar Masar
5Ya ku mutanena, ku tuna
6Da me zan zo a gaban Ubangiji*
7Ubangiji* zai ji daɗin hadayar raguna dubbai
8Ya nuna maka, ya mutum, abin da yake mai kyau.
9Ku saurara! Ubangiji* yana kira ga birni,
10Har yanzu zan manta, ya muguwar gida
11Zan kuɓutar da mutumin da yake da ma’auni na rashin gaskiya,
12Attajiranta masu fitina ne;
13Saboda haka, zan hallaka ku
14Za ku ci amma ba za ku ƙoshi ba,
15Za ku yi shuki amma ba za ku girba ba;