1Jawabi game da Ninebe a littafin wahayin Nahum, mutumin Elkosh.
2Ubangiji* Allah mai kishi ne, mai sakayya kuma.
3Ubangiji* mai jinkirin fushi ne, mai iko duka kuma.
4Yakan tsawata wa teku yă kuma busar da shi;
5Duwatsu suna rawan jiki a gabansa
6Wa zai iya tsaya wa fushinsa?
7Ubangiji* nagari ne,
8amma da ambaliyar ruwa
9Dukan abin da suke ƙullawa game da Ubangiji*+ 1:9 Ko kuwa Mene ne ku maƙiya kuke ƙullawa a kan Ubangiji*? Shi* zai kawo ga ƙarshe;
10Za su sarƙafe a ƙaya,
11Daga cikinki, ya Ninebe wani ya fito
12Ga abin da Ubangiji* ya ce,
13Yanzu zan karya karkiyarsu daga wuyanki
14Ubangiji* ya ba da umarni game da ke Ninebe,