Nahum 3:1-19 HAUCB2020 - Bible AI

1Kaiton birni mai zub da jini,

2Ku ji karar bulala

3Mahaya dawakai sun kunno kai,

4duk saboda yawan sha’awace-sha’awacen karuwa,

5“Ina gāba da ke,” in ji Ubangiji* Maɗaukaki.

6Zan watsa miki ƙazanta,

7Duk wanda ya gan ki zai gudu daga gare ki yana cewa,

8Kin fi Tebes+ 3:8 Ibraniyanci Ba Amon* ne

9Kush+ 3:9 Wato, yankin Nilu na Bisa* da kuma Masar su ne ƙarfinta marar iyaka;

10Duk da haka an tafi da ita

11Ke ma za ki bugu,

12Dukan kagarunki suna kama da itatuwan ɓaure

13Dubi mayaƙanki,

14Ki ja ruwa gama za a kewaye ki da yaƙi.

15A can wuta za tă cinye ki;

16Kin ƙara yawan masu kasuwancinki

17Masu tsaronki suna kama da fāri ɗango,

18Ya sarkin Assuriya, makiyayanka+ 3:18 Ko kuwa masu mulki* sun yi barci;

19Ba abin da zai warkar da rauninka;

Hausa Contemporary Bible™ © 2020 by Biblica, Inc.® Used by permission. All rights reserved worldwide.
/div>