1Ina ƙaunataccenki ya tafi,
2Ƙaunataccena ya gangara zuwa lambunsa,
3Ni na ƙaunataccena ce, ƙaunataccena kuma nawa ne;
4Ke kyakkyawa ce, ƙaunatacciyata, kamar Tirza,
5Ki kau da idanu daga gare ni;
6Haƙoranki suna kama da garken tumakin
7Kumatunki sun yi kamar rumman
8Sarauniyoyi sittin za su iya kasance a can,
9amma kurciyata, cikakkiyata, dabam take,
10Wace ce wannan da ta bayyana sai ka ce ketowar alfijir?
11Na gangara zuwa cikin itatuwan almon
12Kafin in san wani abu,