1Ku busa ƙaho a cikin Sihiyona;
2rana ce ta baƙin duhu ƙirin,
3A gabansu wuta tana ci,
4Suna da kamannin dawakai;
5Da motsi kamar na kekunan yaƙi
6Da ganinsu, al’ummai sun kamu da azaba;
7Sukan auka kamar jarumawa;
8Ba sa turin juna,
9Sukan ruga cikin birni,
10A gabansu duniya takan girgiza,
11Ubangiji* ya yi tsawa
12“Ko yanzu”, in ji Ubangiji*,
13Ku kyakkece zuciyarku
14Wa ya sani? Ko zai juya yă kuma ji tausayi
15A busa ƙaho a Sihiyona,
16A tattara mutane;
17Bari firistocin da suke yin hidima a gaban Ubangiji*,
18Ta haka Ubangiji* zai yi kishin ƙasarsa
19Ubangiji* zai amsa+ 2:19 Ko kuwa Ubangiji* yă ji kishin / da kuma tausayawa / 19 *Ubangiji* ya amsa* musu ya ce,
20“Zan kori sojojin arewa nesa da ku,
21Kada ki ji tsoro, ya ƙasa;
22Kada ku ji tsoro, ya ku namun jeji,
23Ku yi murna, ya ku mutanen Sihiyona,
24Masussukai za su cika da hatsi;
25“Zan mayar muku da abin da fāra suka ci a waɗannan shekaru
26Za ku sami a wadace ku ci, har sai kun ƙoshi,
27Sa’an nan za ku sani ina cikin Isra’ila,
28“Daga baya kuma,
29Har ma a bisan bayina, maza da mata,
30Zan nuna abubuwan banmamaki a cikin sammai
31Rana za tă duhunta