Zabura 109:1-30 HAUCB2020 - Bible AI

1Ya Allah, wanda nake yabo,

2gama mugaye da masu ruɗu

3Da kalmomin ƙiyayya sun kewaye ni;

4A maimakon ƙauna sun sāka mini da zargi,

5Sun sāka mini alheri da mugunta,

6Ka naɗa mugun mutum yă yi hamayya da shi;

7Sa’ad da aka yi masa shari’a, bari a same shi da laifi,

8Bari kwanakinsa su zama kaɗan;

9Bari ’ya’yansa su zama marayu

10Bari ’ya’yansa su zama masu yawo suna bara;

11Bari mai binsa bashi yă ƙwace dukan abin da yake da shi;

12Bari kada kowa yă yi masa alheri

13Bari duk zuriyarsa su mutu,

14Bari a tuna da laifin kakanninsa a gaban Ubangiji*;

15Bari zunubansu su kasance a gaban Ubangiji* kullum,

16Gama bai taɓa yin tunanin yin alheri ba,

17Yana jin daɗin la’antarwa,

18Ya sa la’antarwa kamar rigarsa;

19Bari tă zama kamar mayafin da aka ɗaura kewaye da shi,

20Bari wannan yă zama sakayyar Ubangiji* ga masu zargina,

21Amma kai, ya Ubangiji* Mai Iko Duka,

22Gama ni matalauci ne mai bukata kuma,

23Na ɓace kamar inuwar yamma;

24Gwiwoyina suna mutuwa saboda azumi;

25Na zama abin dariya ga masu zargina;

26Ka taimake ni, ya Ubangiji* Allahna;

27Bari su san cewa hannunka ne,

28Za su iya la’anta, amma kai za ka sa albarka;

29Masu zargina za su sha kunya

30Da bakina zan ɗaukaka Ubangiji* sosai;

e>