1Ina ƙaunar Ubangiji*, gama ya ji muryata;
2Domin ya juye kunnensa gare ni,
3Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni,
4Sai na kira ga sunan Ubangiji* na ce,
5Ubangiji* mai alheri ne da kuma mai adalci;
6Ubangiji* yana tsare masu tawali’u;
7Ka kwantar da hankali, ya raina,
8Gama kai, ya Ubangiji*, ka ceci raina daga mutuwa,
9don in iya tafiya a gaban Ubangiji*
10Na gaskata, saboda haka na ce,
11Kuma cikin rikicewana na ce,
12Yaya zan sāka wa Ubangiji*
13Zan daga kwaf na ceto
14Zan cika alkawurana ga Ubangiji*
15Abu mai daraja a gaban Ubangiji*
16Ya Ubangiji*, da gaske ni bawanka ne;
17Zan yi hadayar godiya gare ka
18Zan cika alkawurana ga Ubangiji*