Zabura 118:1-28 HAUCB2020 - Bible AI

1Ku gode wa Ubangiji*, gama nagari ne shi;

2Bari Isra’ila yă ce,

3Bari gidan Haruna yă ce,

4Bari waɗanda suke tsoron Ubangiji* su ce,

5Cikin azabata na yi kuka ga Ubangiji*,

6Ubangiji* yana tare da ni; ba zan ji tsoro ba.

7Ubangiji* yana tare da ni; shi ne mai taimakona.

8Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji*

9Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji*

10Dukan al’ummai sun kewaye ni,

11Sun kewaye ni a kowane gefe,

12Sun rufe ni kamar ƙudan zuma,

13An ture ni baya na kusa fāɗuwa,

14Ubangiji* ne ƙarfina da waƙata;

15Sowa ta farin ciki da nasara

16An ɗaga hannun dama na Ubangiji* sama;

17Ba zan mutu ba amma zan rayu,

18Ubangiji* ya hore ni sosai,

19Buɗe mini ƙofofin adalci;

20Wannan ne ƙofar Ubangiji*

21Zan yi maka godiya, domin ka amsa mini;

22Zabura Dutsen da magina suka ƙi

23Ubangiji* ne ya yi haka,

24Wannan ita ce ranar da Ubangiji* ya yi;

25Ya Ubangiji*, ka cece mu;

26Mai albarka ne shi mai zuwa cikin sunan Ubangiji*.

27Ubangiji* shi ne Allah

28Kai ne Allahna, zan kuwa yi maka godiya;

e>