Zabura 12:1-7 HAUCB2020 - Bible AI

1Ka taimaka, Ubangiji*, gama masu tsoron Allah ba sa nan kuma;

2Kowa yana yi wa maƙwabcinsa ƙarya;

3Bari Ubangiji* yă yanke dukan zaƙin bakinsu

4masu cewa,

5“Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata,

6Kalmomin Ubangiji* kuwa ba su da kuskure,

7Ya Ubangiji*, za ka kiyaye mu lafiya