1Na tā da idanuna zuwa wajen tuddai,
2Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji*,
3Ba zai bari ƙafarka tă yi santsi ba,
4tabbatacce, shi da yake tsaron Isra’ila
5Ubangiji* yana tsaronka,
6rana ba za tă buge ka cikin yini ba
7Ubangiji* zai kiyaye ka daga dukan masifa,