1Har yaushe, ya Ubangiji*? Za ka manta da ni har abada ne?
2Har yaushe zan yi kokawa da tunanina
3Ka dube ni ka amsa mini, ya Ubangiji* Allahna.
4abokin gābana zai ce, “Na sha ƙarfinsa,”
5Amma na dogara a kan ƙaunarka marar ƙarewa;
1Har yaushe, ya Ubangiji*? Za ka manta da ni har abada ne?
2Har yaushe zan yi kokawa da tunanina
3Ka dube ni ka amsa mini, ya Ubangiji* Allahna.
4abokin gābana zai ce, “Na sha ƙarfinsa,”
5Amma na dogara a kan ƙaunarka marar ƙarewa;