1Ya Ubangiji*, ka tuna da Dawuda
2Ya yi rantsuwa ga Ubangiji*
3“Ba zan shiga gidana
4ba zan ba wa idanuna barci ba,
5sai na sami wuri wa Ubangiji*,
6Mun ji haka a Efrata,
7“Bari mu tafi wurin zamansa;
8ka tashi, ya Ubangiji*, ka kuma zo wurin hutunka,
9Bari a suturta firistocinka da adalci;
10Saboda Dawuda bawanka,
11Ubangiji* ya rantse wa Dawuda
12in ’ya’yanka maza za su kiyaye alkawari
13Gama Ubangiji* ya zaɓi Sihiyona,
14“Wannan shi ne wurin hutuna har abada abadin;
15zan albarkace ta da tanade-tanade masu yawa;
16Zan suturta firistocinta da ceto,
17“A nan zan sa ƙaho+ 132:17 Ƙaho a nan yana nufin wani mai ƙarfi, wato, sarki.* ya yi girma wa Dawuda