Zabura 137:1-8 HAUCB2020 - Bible AI

1A bakin kogunan Babilon muka zauna muka yi kuka

2A can a kan rassan itatuwa

3gama a can masu kamunmu suka sa mu yi waƙoƙi,

4Yaya za mu rera waƙoƙin Ubangiji*

5In na manta da ke, ya Urushalima,

6Bari harshena yă manne wa rufin bakina

7Ka tuna, ya Ubangiji*, abin da mutanen Edom suka yi

8Ya Diyar Babilon, an ƙaddara ke zuwa hallaka,

>