1Zan yabe ka, ya Ubangiji*, da dukan zuciyata;
2Zan rusuna ta wajen haikalinka mai tsarki
3Sa’ad da na kira, ka amsa mini;
4Bari dukan sarakunan duniya su yabe ka, ya Ubangiji*,
5Bari su rera game da hanyoyin Ubangiji*,
6Ko da yake Ubangiji* yana bisa, yakan dubi kāsassu,
7Ko da na yi tafiya a tsakiyar wahala,