Zabura 140:1-12 HAUCB2020 - Bible AI

1Ka cece ni, ya Ubangiji*, daga mugaye;

2masu shirya maƙarƙashiya a zukatansu

3Suna sa harsunansu su yi kaifi kamar na maciji;

4Ka kiyaye ni, ya Ubangiji*, daga hannuwan mugaye;

5Masu girman kai sun sa mini tarko;

6Ya Ubangiji*, na ce maka, “Kai ne Allahna.”

7Ya Ubangiji* Mai Iko Duka, mai fansana mai ƙarfi,

8Kada ka biya wa mugaye bukatunsu, ya Ubangiji*;

9Bari kawunan waɗanda suka kewaye ni

10Bari garwashin wuta yă zubo a kansu;

11Kada masu ɓata suna su taɓa kahu a ƙasar;

12Na san cewa Ubangiji* ya shirya wa matalauta adalci

e>