Zabura 144:1-14 HAUCB2020 - Bible AI

1Yabo ya tabbata ga Ubangiji* dutsena,

2Shi ne Allah mai ƙaunata da kuma kagarata,

3Ya Ubangiji*, wane ne mutum da ka kula da shi,

4Mutum yana kama da numfashi;

5Ka tsage sammanka, ya Ubangiji*, ka sauko;

6Ka aiko da walƙiya ka watsar da abokan gāba;

7Ka miƙa hannunka daga bisa;

8waɗanda bakunansu sun cika da ƙarya,

9Zan rera sabuwar waƙa gare ka, ya Allah;

10ga Wannan wanda yake ba wa sarakuna nasara,

11Ka cece ni ka kuma kuɓutar da ni

12Ta haka ’ya’yanmu maza a ƙuruciyarsu

13Rumbunanmu za su cika

14shanunmu za su ja kaya masu nauyi.+ 144:14 Ko kuwa manyanmu za su kahu daram*

e>