1Zan ɗaukaka ka, ya Allahna, Sarki;
2Kowace rana zan yabe ka
3Ubangiji* da girma yake ya kuma cancanci yabo
4Tsara guda za tă yi maganar ayyukanka ga wata tsara;
5Za su yi zancen ɗaukakarka mai daraja,
6Za su yi magana game da ikon ayyukanka masu bantsoro,
7Za su yi bikin yalwar alherinka
8Ubangiji* mai alheri da kuma tausayi,
9Ubangiji* nagari ne ga duka;
10Dukan abubuwan da ka yi za su yabe ka, ya Ubangiji*;
11Za su yi maganar ɗaukakar mulkinka
12saboda dukan mutane su san manyan ayyukanka
13Mulkinka madawwamin mulki ne,
14Ubangiji* yana riƙe da dukan waɗanda suka faɗi
15Idanun kowa yana dogara gare ka,
16Ka buɗe hannunka
17Ubangiji* mai adalci ne cikin dukan hanyoyinsa
18Ubangiji* yana kusa da kowa da ya kira gare shi,
19Yakan cika sha’awar waɗanda suke tsoronsa;
20Ubangiji* yakan lura da dukan waɗanda suke ƙaunarsa,