Zabura 146:1-9 HAUCB2020 - Bible AI

1Yabi Ubangiji*.+ 146:1 Da Ibraniyanci Hallelu Ya; haka ma a aya 10.*

2Zan yabi Ubangiji* dukan kwanakina;

3Kada ka sa zuciyarka ga sarakuna,

4Sa’ad da numfashinsu ya rabu da su sai su koma ƙasa;

5Mai albarka ne wanda Allah na Yaƙub ne taimakonsa,

6Mahaliccin sama da ƙasa,

7Yakan biya bukatun mutanen da aka danne

8Ubangiji* yakan ba wa makafi ido,

9Ubangiji* yana tsaron baƙi

>