Zabura 147:1-19 HAUCB2020 - Bible AI

1Yabi Ubangiji*.+ 147:1 Da Ibraniyanci Hallelu Ya; haka ma a aya 20.*

2Ubangiji* ya gina Urushalima;

3Ya warkar da masu raunanar zuciya

4Ya lissafta yawan taurari

5Shugabanmu mai girma ne mai iko duka;

6Ubangiji* yana kula da masu sauƙinkai

7Rera wa Ubangiji* waƙar godiya;

8Ya rufe sararin sama da gizagizai;

9Yakan tanada wa shanu abinci

10Jin daɗinsa ba ya a ƙarfin doki,

11Ubangiji* yakan yi farin ciki a waɗanda suke tsoronsa,

12Ki ɗaukaka Ubangiji*, ya Urushalima;

13Gama yana ƙarfafa ƙyamaren ƙofofinki

14Yana ba da salama ga iyakokinki

15Yana ba da umarninsa ga duniya;

16Yana shimfiɗa ƙanƙara kamar ulu

17Yana zuba ƙanƙara kamar ƙananan duwatsu.

18Yakan aiki maganarsa ta kuwa narkar da su;

19Ya bayyana maganarsa ga Yaƙub,

e>