1Duniya ta Ubangiji* ce da kome da yake cikinta,
2gama ya gina ta a kan tekuna
3Wa zai iya hawan tudun Ubangiji*?
4Sai wanda yake da hannu mai tsabta da kuma tsabtar zuciya,
5Zai sami albarka daga Ubangiji*
6Irin tsaran waɗanda suke nemansa ke nan,
7Ku ɗaga kawunanku, ya ku ƙofofi;
8Wane ne wannan Sarkin ɗaukaka?
9Ku ɗaga kawunanku, ya ku ƙofofi;