1A gare ka Ya Ubangiji*,
2A gare ka na dogara, ya Allahna.
3Ba wanda yake sa bege a gare ka
4Ka nuna mini hanyoyinka, ya Ubangiji*,
5ka bi da ni cikin gaskiyarka ka kuma koya mini,
6Ka tuna, ya Ubangiji* da jinƙai da kuma ƙaunarka mai girma,
7Kada ka tuna da zunuban ƙuruciyata
8Ubangiji* nagari da mai adalci ne;
9Yakan bi da masu tawali’u cikin abin da yake daidai
10Dukan hanyoyin Ubangiji* ƙaunatattu ne da kuma aminci
11Saboda sunanka, ya Ubangiji*,
12To wane ne mai tsoron Ubangiji*?
13Zai ci kwanakinsa a wadace,
14Ubangiji* yakan amince da waɗanda suke tsoronsa;
15Idanuna kullum suna a kan Ubangiji*,
16Ka juye wurina ka kuma yi mini jinƙai,
17Damuwoyin zuciyata sun ninka;
18Ka dubi wahalata da kuma azabata
19Dubi yadda abokan gābana sun ƙaru
20Ka tsare raina ka kuma kuɓutar da ni;
21Bari mutunci da adalci su tsare ni,