Zabura 28:1-8 HAUCB2020 - Bible AI

1A gare ka nake kira,

2Ka ji kukata ta neman jinƙai

3Kada ka ja ni tare da mugaye,

4Ka sāka musu da ayyukansu

5Da yake ba su kula da ayyukan Ubangiji*

6Yabo ya tabbata ga Ubangiji*,

7Ubangiji* shi ne ƙarfina da garkuwata;

8Ubangiji* shi ne ƙarfin mutanensa,