Zabura 29:1-10 HAUCB2020 - Bible AI

1Ku ba da girma ga Ubangiji*, ya ku manya,

2Ku ba da girma ga Ubangiji*, ɗaukakar da ta dace da sunansa;

3Muryar Ubangiji* tana a bisa ruwaye;

4Muryar Ubangiji* mai iko ce;

5Muryar Ubangiji* ta kakkarya itatuwan al’ul na Lebanon.

6Ya sa dutsen Lebanon ya yi ta tsalle kamar ɗan maraƙi,

7Muryar Ubangiji* ta buga

8Muryar Ubangiji* ta girgiza hamada

9Muryar Ubangiji* ta murɗa itatuwan oak+ 29:9 Ko kuwa +nd Ubangiji+nd* ya sa barewa ta haihu.*

10Ubangiji* na zaune yana sarauta a bisa rigyawa;

>