1Zan girmama ka Ya Ubangiji*,
2Ya Ubangiji* Allahna, na yi kira gare ka don taimako
3Ya Ubangiji*, ka dawo da ni daga kabari;
4Ku rera ga Ubangiji*, ku tsarkakansa;
5Gama fushinsa na ɗan lokaci ne
6Sa’ad da nake lafiya, na ce,
7Ya Ubangiji*, sa’ad da ka yi mini alheri,
8A gare ka, ya Ubangiji*, na yi kira;
9“Wace riba ce a hallakata,
10Ka ji, ya Ubangiji*, ka kuwa yi mini jinƙai;
11Ka mai da kukata ta zama rawa;