Zabura 31:1-23 HAUCB2020 - Bible AI

1A gare ka, ya Ubangiji*, na nemi mafaka;

2Ka juye kunnenka gare ni,

3Da yake kai ne dutsena da kuma kagarata,

4Ka ’yantar da ni daga tarkon da aka sa mini,

5Cikin hannuwanka na miƙa ruhuna;

6Na ƙi waɗanda suke manne wa gumakan banza;

7Zan yi murna in kuma yi farin ciki a cikin ƙaunarka,

8Ba ka ba da ni ga abokin gāba ba

9Ka yi mini jinƙai, ya Ubangiji*, gama ina cikin damuwa;

10Baƙin ciki ya rufe raina

11Saboda dukan abokan gābana,

12An manta da ni sai ka ce na mutu;

13Gama nakan ji raɗe-raɗen mutane masu yawa;

14Amma na dogara gare ka, ya Ubangiji*;

15Lokutana suna a hannuwanka;

16Bari fuskarka ta haskaka a kan bawanka;

17Kada ka bari in sha kunya, ya Ubangiji*,

18Bari a rufe leɓunan ƙarairayinsu,

19Alherinka da girma yake,

20Cikin inuwar kasancewarka ka ɓoye su

21Yabo ya tabbata ga Ubangiji*,

22Cikin tsorona na ce,

23Ku ƙaunaci Ubangiji*, dukanku tsarkakansa!

>