1Ku rera da farin ciki ga Ubangiji* ku adalai;
2Ku yabi Ubangiji* da garaya;
3Ku rera masa sabuwar waƙa;
4Gama maganar Ubangiji* daidai ne da kuma gaskiya;
5Ubangiji* yana ƙaunar adalci
6Ta wurin maganar Ubangiji* aka yi sammai,
7Ya tattara ruwan teku cikin tuluna;+ 33:7 Ko kuwa teku sai ka ce a tsibi*
8Bari dukan duniya ta ji tsoron Ubangiji*;
9Gama ya yi magana, abu ya kuwa kasance;
10Ubangiji* yakan soke shirye-shiryen al’ummai;
11Amma shirye-shiryen Ubangiji* kan tsaya daram har abada,
12Mai farin ciki ce al’ummar da Allah ne Ubangijinta*,
13Daga sama Ubangiji* ya duba
14daga mazauninsa yana lura
15shi da ya yi zukatan duka,
16Babu sarkin da ake ceto ta wurin yawan mayaƙansa;
17Dogara a kan doki don ceto banza ne;
18Amma idanun Ubangiji* suna a kan wanda yake tsoronsa,
19don yă cece su daga mutuwa
20Muna jiran Ubangiji* da bege;
21A cikinsa zukatanmu na farin ciki,